Kai!!! Shugaban kasa ya kwatanta wayenda suke kiransa da Jubril Sudan A matsayin mahaukata ne ,wayenda basu San abunda sukeba
shugaban kasan yace wasu mutane na dauka na mutu, a wajen duban lapiyata a London, Wanda haka yajawo jitajita acikin wannan kasa.
Shugaban kasa yabayyanawa wata guyi ta Nigeria akasar Poland
A ranar lahadi 22 August Shugaban kasa yamaida martani game da yadda yada jijata jita akanya mutu,inda yazauna dawata kungiya a Poland
*Shugaban kasa ya musulta wannan mutane da kalmomomi kamar haka
*1Mutanen da suke yada jita jita (Jahilaine)
Akarkashin buhari ya misilta jahilaine zasu yada shi jabu da Sudan
*2Muhammadu Buhari yace shihaka hakan bai bashi mamaki ba akan Abinda wsyennan mutane sukayayata
*3Wasu kungiyoyi dasu yakin osibonjo yazama vice president suna dauka na mutu
*4Buhrin yace ina nan da karfina kuma INA nan akodayaushe da izinin Allah
Shugaban kasa yabayyanawa wata guyi ta Nigeria akasar Poland
A ranar lahadi 22 August Shugaban kasa yamaida martani game da yadda yada jijata jita akanya mutu,inda yazauna dawata kungiya a Poland
*Shugaban kasa ya musulta wannan mutane da kalmomomi kamar haka
*1Mutanen da suke yada jita jita (Jahilaine)
Akarkashin buhari ya misilta jahilaine zasu yada shi jabu da Sudan
*2Muhammadu Buhari yace shihaka hakan bai bashi mamaki ba akan Abinda wsyennan mutane sukayayata
*3Wasu kungiyoyi dasu yakin osibonjo yazama vice president suna dauka na mutu
*4Buhrin yace ina nan da karfina kuma INA nan akodayaushe da izinin Allah


No comments