5882a97d3c9e7d2a39c31bf635c5b94f13333eda site-verification: 6fbe7c0858be540e9e5edfb8dbc755b0 Labari Da Dumi-Dumi- Kotu A Jihar Kano Ta Dakatar Da Binciken Ganduje - Arew@Blog Labari Da Dumi-Dumi- Kotu A Jihar Kano Ta Dakatar Da Binciken Ganduje - Arew@Blog

Header Ads

Header ADS

Labari Da Dumi-Dumi- Kotu A Jihar Kano Ta Dakatar Da Binciken Ganduje

Labari Da Dumi-Dumi- Kotu A Jihar Kano Ta Dakatar Da Binciken Ganduje


Babban kotun jihar Kano ta dakatar da kwamitin majalisar dokokin jihar Kano kan zargin gwamna Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da karbar makudan rashawa daga hannun ‘yan kwangila.
Dakatarwar ta biyo bayan kara da lauyoyin gwamnati suka shigar a yau Litinin karkashin jagorancin Ahmed Zaubair, inda lauyan ya nemi kotu da ta dakatar da binciken da ake yi wa mai girma gwamnan.
Alkalin Kotun AT Othman, ya karbi korafin da aka shigar, inda ya umarci Kwmitin majalisar dokokin jihar da su dakatar da bincikensu ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

No comments

Powered by Blogger.