A gaggauce Ganduje yaki zuwa zauren Majalisa sai dai ya turo Kwamishinan Yada labaru na Jihar Malam Muhammad Garba, a matsayin wakili. Kome ya jawo hakan na tura wakilin da bashi majalisa ta kiraba kuma bashi ya karbi kudede ba. Ku dakace mu. Daga Jirdar Dimokuradiyya
No comments